Akwai ban tausayi a lamarin wannan yarinya matukar kai mai imani ne
An yankewa wata yarinya ƴar shekara 13 hannu mai suna Fauziyya Sani sakamakon rashin kuɗin
Matuƙar kana raye ba a gama halittar ka ba har sai ka koma ga Allah tayi bayyanin irin halin da suke ciki wanda ya sanya har ta rasa hannunta
