Alhamdullahi komai yayi tsanani maganinsa Allah irin yadda anka sha tashin gwauron zabi na farashin abinci muna kawo muku rahoto to yanzu kam alhamdullahi sauki sai ƙara samu wa yake daga wajen Ubangiji fatan mu Allah ya kara saukar da farashin abinci kuma ya baiwa mutane halin saye domin zuwan watan rahama watan Ramadan.
byLitepowerz.com.ng
-
0